fidelitybank

Rugujewar Ginin Kasuwa: Ganduje ya dakatar da rantsar da Kwamishinoni

Date:

Gwamnan Kano, Dr. Abdullahi Ganduje ya bayar da umarnin a tsaurara ayyukan ceto ga duk wadanda suka makale a baraguzan ginin bene mai hawa uku a kasuwar GSM da ke kan hanyar Beirut a cikin birnin Kano.

Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai Muhammad Garba ya fitar ranar Talata a Kano.

Malam Muhammad Garba ya kuma ce, gwamnan ya dakatar da bikin rantsar da kwamishinonin da aka shirya yi a ranar Laraba domin karrama wadanda ginin ya ruguje.

“Yayin da yake kokawa kan lamarin, gwamnan ya ba da tabbacin cewa ana ci gaba da gudanar da bincike domin gano musabbabin rugujewar ginin da ake kan ginawa,” in ji Ganduje yana fadin.

Ya kara da cewa gwamnan ya kuma bayyana bakin cikinsa da wadanda ambaliyar ta shafa a ranar Litinin da ta gabata a sassa da dama na cikin birnin, inda aka yi asarar kayayyaki masu kima a cikin ruwan.

An ceto mutane takwas da ransu yayin da wasu suka makale a cikin ginin.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp