fidelitybank

Rudiger ya koma Madrid daga Chelsea

Date:

Dan wasan baya na kasar Jamus Antonio Rudiger ya koma kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid daga kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, kamar yadda kungiyoyin biyu suka tabbatar a ranar Alhamis.

Dan wasan mai shekara 29, wanda kwantiraginsa ya kare a Chelsea, ya kulla yarjejeniyar shekaru hudu a babban birnin Spain, Real ta sanar.

A wata sanarwa da ta fitar a shafinta na intanet, Madrid ta ce, za a bayyana Rudiger a wani taron manema labarai a filin atisayen kungiyar a ranar 20 ga watan Yuni.

A halin yanzu yana tare da tawagar Jamus a jerin wasannin gasar UEFA Nations League, inda tawagar Hansi Flick za ta kara da Italiya a waje ranar Asabar sannan kuma za ta kara da Ingila da Hungary kafin kuma su kara da Italiya ranar 14 ga watan Yuni.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp