fidelitybank

Rudiger ya bayar da hakuri bayan ya jefi alkalin wasa

Date:

Antonio Rudiger na fuskantar barazanar dakatarwa daga buga wasanni bayan da alkalin wasa ya ba shi jan kati a wasan karshe na Copa del Rey.

Real Madrid ta sha kashi a hannun Barcelona da ci 3-2 a wasan da aka buga a filin wasa na Seville.

Rudiger da Lucas Vasquez sun samu jan kati a wasan duk da cewa an sauya su, saboda nuna fushi da suka yi kan rashin hura wa Mbappe keta da aka yi masa, jim kaÉ—an kafin a tashi a wasan.

Har ila yau, an sallami Jude Bellingham daga bisani – saboda nuna rashin É—a’a.

Alkalin wasa Ricardo de Burgos Bengoetxea ya rubuta a rahotonsa cewa an kori Rudiger ne “saboda jifa na da wani abu – Æ™anÆ™ara – wanda bai same ni ba”.

ÆŠan wasan na iya fuskantar dakatarwa na tsawon lokaci, kamar yadda dokokin hukumar kwallon kafa ta Sifaniya suka tanadar ga wanda ya yi irin laifin.

”Idan aka duba sashi na 104 na dokar, wanda ya bayyana cewa idan aka ci mutuncin alkalin wasa – hukuncinsa shi ne dakatarwa na watanni uku zuwa shida – idan har bai yi wa alkalin wasa lahani ba,” a cewar RFEF.

Sai dai É—an wasan ya fito ya ba da hakuri kan lamarin a shafinsa na sada zumunta a yau Lahadi.

legit ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp