fidelitybank

RSF ta zargi sojin Sudan da kai hari tsohuwar fadar gwamnati

Date:

Dakarun Rapid Support Forces (RSF) da ke yaƙi da sojojin gwamnatin Sudan, sun zargi sojojin da ƙaddamar da hari ta sama kan tsohuwar fadar shugaban ƙasar da ke Khartoum, babban birnin ƙasar.

Mazauna birnin sun ce, sun ji ƙarar bama-bamai a yankin, to amma sojojin sun musanta zargin.

Tsohuwar fadar shugaban ƙasar, wadda ke gaɓar tekun Nilu, a kusa da sabuwar fadar shugaban ƙasar ta yanzu.

Wakilan ɓangarorin biyu da ke faɗa da juna na wata tattaunawar sulhu a Saudiyya, to sai dai babu alamun ci gaba.

Yanayin da fararen hular da suka maƙale a birnin ke ciki na ci gaba da munana, yayin da likitoci ke gargaɗin cewa ɓangaren kiwon lafiyar ƙasar na dab da durƙushewa.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp