fidelitybank

Ronaldo zai kafa tarihi a kasar Saudiyya – Joao Felix

Date:

Dan wasan gaba na Chelsea, Joao Felix, ya yi hasashen cewa, Cristiano Ronaldo na Al-Nassr zai kafa tarihi a gasar cin kofin Saudi Pro League.

Felix ya dage cewa babu abin da ya rage wa Ronaldo ya yi nasara a Turai, inda ya kara da cewa takwarorinsa na Portugal za su taka rawar gani a Gabas ta Tsakiya.

Ronaldo dai ya sha fama da tashin hankali a bara bayan rashin samun tagomashi da kocinsa Erik Ten Hag wanda ya kai ga kawo karshen kwantiraginsa na Manchester United.

Dan wasan mai shekaru 38 ya yi bankwana da kwallon kafa a Turai lokacin da ya koma Al-Nassr a matsayin dan wasa a watan Disambar bara.

Dan wasan wanda ya lashe kyautar Ballon d’Or sau biyar ya zura kwallaye hudu a wasan da kungiyarsa ta doke Al-Wehda da ci 4-0 a ranar Alhamis.

Da yake magana da AS, Felix, wanda ya koma Chelsea a matsayin aro daga Atletico Madrid, ya ce: “Babu abin da ya rage masa [Ronaldo] ya yi nasara a Turai. Ya rubuta sunansa a cikin littattafan tarihi, yanzu kuma zai rubuta sunansa a cikin littattafan tarihi a Saudiyya.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Arewa su dakata da neman mulki har zuwa 2031 – Sakataren Gwamnati

Sakataren gwamnatin tarayya, SGF, George Akume, ya yi kira...

Matatar Dangote ta janye ƙarar da ta shigar kamfanin NNPCL a kotu

Matatar man Dangote ta janye ƙarar da ta shigar...

Ba mu baiwa Obi shawara ya janye daga takara ba – Kungiyar Inyamurai

Kungiyar koli ta al’adun kabilar Igbo, Ohanaeze Ndigbo Worldwide,...

Dole ne APC ta bar mana kujerar mataimakin shugaban kasa – ANPP

Tsagin tsohuwar jam'iyyar All Nigeria Peoples Party wato ANPP...

Gwamna ya nada Sarkin Gusau

Gwamnan jihar Zamfara, Dauda Lawal ya amince da naÉ—in...

‘Yan Bindiga sun yi ikirarin kashe Daliban koyon aikin lauya a Benuwai

Ƴanbindiga da suka yi garkuwa da ɗaliban makarantar samun...

Tinubu ya gwangwaje tawagar Super Falcons da ruwan daloli da gidaje a Abuja

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bai wa Æ´an wasan...

Super Falcons ta sauka a Abuja tare da yin zagayen nuna kofi

Tawagar Super Falcons ta Najeriya sun isa Abuja bayan...

Za a fuskanci katsewar wutar lantarki a Legas tsawon kwana 25

Masu amfani da wutar lantarki a jihar Legas na...

‘Yan Najeriya ku daina bayar da bayan katin dan kasar ku – NIMC

Hukumar Kula da shaidar ɗan ƙasa (NIMC), ta bayyana...

Likitoci a Legas sun fara yajin aiki saboda rage musu albashi

Ƙungiyar likitoci ta Legas (Medical Guild), wacce ke ƙarƙashin...

Yan Bindiga sun yi wa Mutane 38 yankan Rago a Zamfara

Ƴanbindiga sun kashe wasu mutum 38 ta hanyar yi...
X whatsapp