fidelitybank

Ronaldo zai kafa tarihi a kasar Saudiyya – Joao Felix

Date:

Dan wasan gaba na Chelsea, Joao Felix, ya yi hasashen cewa, Cristiano Ronaldo na Al-Nassr zai kafa tarihi a gasar cin kofin Saudi Pro League.

Felix ya dage cewa babu abin da ya rage wa Ronaldo ya yi nasara a Turai, inda ya kara da cewa takwarorinsa na Portugal za su taka rawar gani a Gabas ta Tsakiya.

Ronaldo dai ya sha fama da tashin hankali a bara bayan rashin samun tagomashi da kocinsa Erik Ten Hag wanda ya kai ga kawo karshen kwantiraginsa na Manchester United.

Dan wasan mai shekaru 38 ya yi bankwana da kwallon kafa a Turai lokacin da ya koma Al-Nassr a matsayin dan wasa a watan Disambar bara.

Dan wasan wanda ya lashe kyautar Ballon d’Or sau biyar ya zura kwallaye hudu a wasan da kungiyarsa ta doke Al-Wehda da ci 4-0 a ranar Alhamis.

Da yake magana da AS, Felix, wanda ya koma Chelsea a matsayin aro daga Atletico Madrid, ya ce: “Babu abin da ya rage masa [Ronaldo] ya yi nasara a Turai. Ya rubuta sunansa a cikin littattafan tarihi, yanzu kuma zai rubuta sunansa a cikin littattafan tarihi a Saudiyya.

nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp