fidelitybank

Ronaldo ya sayi gida mafi tsada a Portugal

Date:

Cristiano Ronaldo ya sayi gida mafi tsada a kasar Portugal akan kudi fam miliyan 18.

Wannan ya biyo bayan rade-radin da ake yadawa na komawa Sporting CP.

Kuɗin kuma ya haɗa da gyara kayan gidan ɗan wasa. Ana sa ran gidan zai kasance a shirye nan da 2023.

An ce gidan na zaune ne a yankin Cascais na kasar Portugal kuma yana da fadin murabba’in mita 2,720 a hawa uku.

Har ila yau, yana da fili mai girman murabba’in mita 544 tare da lambuna daban-daban da kuma babban wurin shakatawa.

Ronaldo ya ci kwallaye uku kacal da taimakawa daya a wasanni 13 da ya buga a dukkanin gasa a kakar wasa ta bana musamman saboda rashin buga wasa a karkashin Erik ten Hag wanda ya fi son Marcus Rashford a gaba.

legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp