fidelitybank

Ronaldo ya na tare da tawagarsa a Qatar – Hukumar kwallon kafa ta Portugal

Date:

Hukumar FA ta Portugal, ta musanta wani rahoto da ke cewa kyaftin din tawagar kasar, Cristiano Ronaldo, ya yi barazanar barin gasar cin kofin duniya.

A cewar Record, Ronaldo ya shaidawa kociyan kungiyar, Fernando Santos, cewa watakila ya tashi daga Qatar bayan ya gano cewa an cire shi ne a karawar da suka yi da Switzerland.

An ce dan wasan mai shekaru 37 ya nutsu daga karshe, ganin tafiyar tasa na iya yin illa ga kungiyar.

Amma Hukumar Kwallon Kafa ta Portugal, a cikin wata sanarwa, ta musanta wadannan ikirari.

A cewar sanarwar: “Labarai da aka fitar a wannan Alhamis sun ruwaito cewa Cristiano Ronaldo ya yi barazanar barin tawagar kasar a wata tattaunawa da Fernando Santos, kocin kasar.

“Hukumar FPF ta fayyace cewa babu wani lokaci da kyaftin din tawagar kasar, Cristiano Ronaldo, ya yi barazanar barin tawagar kasar a lokacin horo a Qatar.”

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...

A sake sabon tsarin shugabancin INEC a Najeriya – Goodluck

Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan, ya yi kira da...

Magoya bayan West Ham ku hada kai da Bowen – Potter

Mai horas da West Ham, Graham Potter ya bukaci...

Alhaki na ne kifewar jirgin kasa – Shugaban Hukumar

Shugaban hukumar jiragen ƙasa ta Najeriya (NRC), Kayode Opeifa,...

Tinubu ya haramta fitar da É—anyen man kaÉ—anya

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya bayar da umarnin dakatar...

Hisba ta karɓi ƙorafe-ƙorafe 83,776 a Kano

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa, a...

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaÉ—a labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...
X whatsapp