fidelitybank

Ronaldo ya na tare da tawagarsa a Qatar – Hukumar kwallon kafa ta Portugal

Date:

Hukumar FA ta Portugal, ta musanta wani rahoto da ke cewa kyaftin din tawagar kasar, Cristiano Ronaldo, ya yi barazanar barin gasar cin kofin duniya.

A cewar Record, Ronaldo ya shaidawa kociyan kungiyar, Fernando Santos, cewa watakila ya tashi daga Qatar bayan ya gano cewa an cire shi ne a karawar da suka yi da Switzerland.

An ce dan wasan mai shekaru 37 ya nutsu daga karshe, ganin tafiyar tasa na iya yin illa ga kungiyar.

Amma Hukumar Kwallon Kafa ta Portugal, a cikin wata sanarwa, ta musanta wadannan ikirari.

A cewar sanarwar: “Labarai da aka fitar a wannan Alhamis sun ruwaito cewa Cristiano Ronaldo ya yi barazanar barin tawagar kasar a wata tattaunawa da Fernando Santos, kocin kasar.

“Hukumar FPF ta fayyace cewa babu wani lokaci da kyaftin din tawagar kasar, Cristiano Ronaldo, ya yi barazanar barin tawagar kasar a lokacin horo a Qatar.”

nigerian 
newspapers today the sun

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp