fidelitybank

Ronaldo ya na matuƙar jin daɗi a Saudiyya – Morgan

Date:

Mai yaɗa labarai na Burtaniya, Piers Morgan, ya magantu game da rayuwar dan wasan gaba na Al-Nassr, Cristiano Ronaldo a Saudi Arabia.

Tattaunawar da Ronaldo yayi da Morgan ya jawo ficewar sa daga Manchester United a watan Nuwambar bara.

Kyaftin din na Portugal ya soki bangarori da dama na Man United, ciki har da masu mallakarta, kocinta Erik ten Hag da kayayyakin more rayuwa, a cikin hirar.

Sannan Man United ta soke kwantiragin Ronaldo da amincewar juna a watan Nuwamba.

Tun daga nan Ronaldo ya koma kungiyar Al-Nassr ta kasar Saudiyya a matsayin dan wasa kyauta.

Sai dai a cewar Morgan, dan shekaru 37 yana jin dadi sosai a Saudiyya.

“Tabbas (yana farin ciki), na yi musayar ‘yan rubutu tare da shi, kuma yana matukar son su, a ciki da wajen filin wasa,” in ji Morgan.

daily 
post news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

INEC za ta bai wa ɗaurarru damar kaɗa ƙuri’a a lokacin zaɓuka

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta ta duba yiwuwar bai...

Mai ya jawo Matan Zamfara su ka yi zanga-zanga

Ɗaruruwan mata ne tsofaffi da masu shawarya suka gudanar...

Aƙalla mutane 24,000 ne suka ɓata saboda Boko Haram a Najeriya

Kungiyar Agaji ta Red Cross ta bayyana cewa aƙalla...

‘Yansanda ku gaggauta sakin Sowore – Obi

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa a jam'iyyar LP, Peter...

PDP ta gargaɗi mambobinta kan goyon bayan Tinubu

Babbar jam'iyyar hamayya ta PDP a Najeriya ta gargaɗi...

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...
X whatsapp