fidelitybank

Ronaldo ya magantu a kan nasarar da Al-Nassr ta samu

Date:

Kyaftin din Al-Nassr, Cristiano Ronaldo, ya mayar da martani kan wasan da kungiyarsa ta yi a Saudi Pro League da ta doke Al-Ta’ee da ci 2-0 a ranar Talata.

Fenaretin da Ronaldo ya ci da Talisca ya tabbatar da cewa Al-Nassr ta doke Al-Ta’ee a filin wasa na Prince Abdul Aziz bin Musa’ed.

Da yake mayar da martani, Ronaldo, a wani sako da ya wallafa ta shafinsa na Instagram bayan kammala wasan, ya bayyana nasarar da suka samu a kan Al-Ta’ee a matsayin muhimmiyar nasara, inda ya bukaci abokan wasansa da su ci gaba da imani har zuwa karshen kakar wasa ta bana.

Tsohon dan wasan na Manchester United ya ce: “Nasara mai mahimmanci a daren yau, sauran wasanni 3 a gaba! Muna ci gaba da yin imani har zuwa ƙarshe!”

Nasarar da aka yi kan Al-Ta’ee na nufin Al-Nassr tana matsayi na biyu a kan teburin gasar Saudi Pro League da maki 60 a wasanni 27.

Ronaldo dai zai yi fatan ci gaba da bajintar da yake yi wa Al-Nassr idan za su karbi bakuncin Al-Shabab a mako mai zuwa.

benue news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp