fidelitybank

Ronaldo ya kai Al-Nassr wasan ƙarshe a karo na farko

Date:

Kaftin ɗin Al Nassr, Cristiano Ronaldo ya kai wasan ƙarshe karon farko tun bayan komawarsa taka leda a Saudiyya.

Ronaldo ya jagoranci Al Nassr a wasan da ta doke takwararta ta ƙasar Iraqi, Al-Shorta da ci 1-0, a wasan dab da na ƙarshe na gasar cin kofin Zakarun kasashen Larabawa, a birnin Abha na kudancin ƙasar.

Ɗan wasan na Portugal ya ci ƙwallo a bugun fenareti a minti na 75 da fara wasan, a lokacin da ɗan wasan bayan Al-Shorta, Faisal Jasim Nafil Al-Manaa ya yi wa Sadio Mane ƙeta.

Ronaldo ya ci wa Al-Nassr ƙwallo huɗu a wasanni huɗu a gasar cin kofin sarki Salman ta zakarun ƙungiyoyin ƙwallon ƙafar kasashen Larabawa.

Tun daga zagayen farko na gasar, Ronaldo ne ya fi kowanne ɗan wasa cin ƙwallo har kawo yanzu.

Al Nassr za ta kara da Al-Hilal a wasan ƙarshe na gasar da za a buga ranar Asabar

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp