fidelitybank

Ronaldo ya fara da kafar dama a Al-Nasrr

Date:

Cristiano ya fara buga wa Al Nassr gasar Saudi Arabia da kafar dama, bayan da kungiyar ta yi nasarar cin Ettifag 1-0 a ranar Lahadi.

Mai shekara 37, ya koma Al Nassr a watan jiya kan yarjejeniyar da za ta kare a karshen kakar 2025 da zai ke karbar sama da fam miliyan 177 a duk shekara.

Ya buga karawar tun daga farko har aka tashi daga wasan da dan kasar Brazil, Talisca ya ci kwallon a fafatawar.

Da wannan sakamakon Al Nassr tana ta daya a kan teburin babbar gasar tamaula ta Saudi Arabia da tazarar maki daya tsakaninta da Al Hilal.

Ronaldo, wanda ya taka leda a Manchester United da Juventus da Real Madrid – an yi masa tarbar girma daga magoya baya a filin wasa na jami’ar King Saud a Riyadh.

A ranar Alhamis, dan kasar Portugal ya ci kwallo biyu a wasan zakarun Riyadh da Paris St Germain ta yi nasara da ci 5-4.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Makami mai Linzami ya faÉ—a kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta Æ™addamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo Æ™arshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar Æ´ansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin Æ´an Æ™asarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a Æ™yale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maÆ™ale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...
X whatsapp