fidelitybank

Ronaldo ya fara da kafar dama a Al-Nasrr

Date:

Cristiano ya fara buga wa Al Nassr gasar Saudi Arabia da kafar dama, bayan da kungiyar ta yi nasarar cin Ettifag 1-0 a ranar Lahadi.

Mai shekara 37, ya koma Al Nassr a watan jiya kan yarjejeniyar da za ta kare a karshen kakar 2025 da zai ke karbar sama da fam miliyan 177 a duk shekara.

Ya buga karawar tun daga farko har aka tashi daga wasan da dan kasar Brazil, Talisca ya ci kwallon a fafatawar.

Da wannan sakamakon Al Nassr tana ta daya a kan teburin babbar gasar tamaula ta Saudi Arabia da tazarar maki daya tsakaninta da Al Hilal.

Ronaldo, wanda ya taka leda a Manchester United da Juventus da Real Madrid – an yi masa tarbar girma daga magoya baya a filin wasa na jami’ar King Saud a Riyadh.

A ranar Alhamis, dan kasar Portugal ya ci kwallo biyu a wasan zakarun Riyadh da Paris St Germain ta yi nasara da ci 5-4.

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp