fidelitybank

Ronaldo ya aike da saƙo ga ƴan wadanda kafin ya taka leda a Al-Nasrr

Date:

Sabon dan wasan Al-Nassr, Cristiano Ronaldo, ya shirya tsaf domin fara taka leda a kungiyar yayin da yake shirin buɗe sabon babi a fagen kwallon kafa.

Ronaldo ya koma Al-Nassr ne a matsayin dan wasa kwanaki kadan da suka gabata bayan da aka soke kwantiraginsa da Manchester United a watan Nuwamban bara.

Kyaftin din na Portugal ya ba da labarin komawarsa kungiyar kwallon kafa ta Saudiyya.

Dan wasan mai shekaru 37 a halin yanzu yana zaman dakatarwar wasanni biyu, saboda lokacin da ya fasa wayar wani magoyin bayan Everton daga hannunsa a lokacin da yake barin filin wasa a Goodison Park a bara.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Instagram a ranar Asabar, Ronaldo ya saka hotonsa na atisaye tare da taken: “Ku sanya kowane motsa jiki ku ƙirga.”

Wasa biyu na gaba na Al-Nassr zasu fafata ne da Al-Shabab da Ettifaq a ranakun 14 da 22 ga watan Janairu.

nnn-news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Peter Obi na nan a cikin jam’iyyar har yanzu – LP

Shugaban ƙungiyar Obidient Movement, Dr. Tanko Yunusa ya ce...

Yadda Mahara sun kashe mutum biyu, sun ƙona gidaje a Filato

Wasu da ake zargin mahara sun afka wa karamar...

An YI zanga-zanga a Isra’ila kan shirin Netanyahu na mamaye Gaza

Dubban mutane sun fito kan tituna a faɗin Isra'ila,...

Birtaniya za ta fara tisa ƙeyar bakin da suka aikata laifi zuwa kasarsu

Birtaniya ta fitar da sabon tsarin tisa keyar duk...

NDLEA ta kama Fasto kan zargin safarar miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Gwamnoni sun mika sakon ta’azziya ga iyalan Audu Ogbeh

Shugaban ƙungiyar gwamnonin arewa kuma gwamnan jihar Gombe, Muhammadu...

Duk wahala sai dai mu mutu a Gaza – Fatma

Wata mai mai ƴaƴa tara ta ce, duk runtsi...

Gwamnan Kano ya kori mataimansa na musamman kan belin Danwawu

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da...

Tsohon Minista a mulkin Buhari ya mutu

Allah ya yi wa tsohon ministan noma da raya...

Kashi 70 na yankin Bukuyum ta Kudu na ƙarƙashin ƴan Bindiga – Ɗan majalisa

Rahotanni daga yakin ƙaramar hukummar Bukuyum na jihar Zamfara...

Goodluck ya fi dacewa ya zama dan takara a 2027 – Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce Tsohon...

An gargadi al’umma su yi taka tsan-tsan da ambaliyar ruwan sama

Yayin da ake ci gaba da fuskantar saukar ruwan...
X whatsapp