fidelitybank

Ronaldo ya aike da saƙo ga ƴan wadanda kafin ya taka leda a Al-Nasrr

Date:

Sabon dan wasan Al-Nassr, Cristiano Ronaldo, ya shirya tsaf domin fara taka leda a kungiyar yayin da yake shirin buɗe sabon babi a fagen kwallon kafa.

Ronaldo ya koma Al-Nassr ne a matsayin dan wasa kwanaki kadan da suka gabata bayan da aka soke kwantiraginsa da Manchester United a watan Nuwamban bara.

Kyaftin din na Portugal ya ba da labarin komawarsa kungiyar kwallon kafa ta Saudiyya.

Dan wasan mai shekaru 37 a halin yanzu yana zaman dakatarwar wasanni biyu, saboda lokacin da ya fasa wayar wani magoyin bayan Everton daga hannunsa a lokacin da yake barin filin wasa a Goodison Park a bara.

A wani sako da ya wallafa a shafinsa na Instagram a ranar Asabar, Ronaldo ya saka hotonsa na atisaye tare da taken: “Ku sanya kowane motsa jiki ku ƙirga.”

Wasa biyu na gaba na Al-Nassr zasu fafata ne da Al-Shabab da Ettifaq a ranakun 14 da 22 ga watan Janairu.

vanguard news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp