fidelitybank

ROnaldo na zai rattaba sabon kwantiragi a kungiyar Al-Nassr

Date:

Kungiyar Al-Nassr na sa ran Cristiano Ronaldo zai isa wannan makon yayin da su ke nazarin yiwuwar siyan Sergio Ramos daga Paris Saint-Germain, in ji Marca.

Ronaldo na dab da kammala wani gagarumin yunkuri na komawa Gabas ta Tsakiya bayan da aka soke kwantiraginsa na Manchester United a watan jiya.

Tare da zuwan dan wasan mai shekaru 37 da haihuwa, kulob din na Saudi Arabiya yana kallon manyan ‘yan wasa a Turai.

Wannan ya hada da N’Golo Kante na Chelsea da daya daga cikin tsoffin abokan wasan Ronaldo, Sergio Ramos.

Kwantiragin Ramos na yanzu da PSG za ta kare a bazara kuma an yi imanin shugaban kulob din Al-Nassr da daraktan wasanni na shirin tafiya Madrid, inda za su ci gaba da yuwuwar cinikin Ramos.

Amma Ronaldo ya ci gaba da zama fifikon kulob din kuma suna sa ran zai koma Saudi Arabiya a ranar 1 ga Janairu.

nigeria peace corps

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulÉ—a da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...

Ƴan sanda sun kama mutum 26 da ake zargi da hannu a kashe-kashen Benue

Sufeto Janar na ‘ƴan sanda, Kayode Egbetokun, ya bayyana...

Ba dan mun yi wa Iran barna ba da har yanzu ba ta nemi sulhu ba – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump, ya sake jaddada cewa harin...

Iran ta zartar da hukuncin kisa kan masu leken asiri

Kamfanin dillancin labarai na sashen shari'a a Iran ya...

Za mu É—auki matakin hana sake faruwar kisan mutane – Gwamnatin Filato

Gwamnatin jihar Filato ta jaddada aniyarta ta É—aukar mataki...

Babu barazanar tsaro a Abuja – Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta ce, babu wata barazanar a babban...

Isra’ila za ta mayarwa da Iran martani duk da tsagaita wuta

Ministan tsaron Isra'ila, Katz ya bayyana cewa, ya ba...

Ba mu kai wa Isra’ila hari ba – Iran

Kafar watsa labarai ta Iran ta ruwaito gwamnatin ƙasar...

Duk da faduwar farashin mai NNPCL ya kara farashi

Kamfanin man fetur na Najeriya, NNPCL ya ƙara farashin...

Duk wasu Æ™awayen Amurka za su É—anÉ—anar kuÉ—arsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...
X whatsapp