fidelitybank

Romania ta nemi afuwa bayan da jakadanta ya kirawo Afrika da Burai

Date:

Romaniya ta kira jakadanta gida daga Kenya kuma ta nemi afuwa bayan ya kwatanta ‘yan Afirka da birai.

Dragos Tigau ya yi kalaman ne yayin wata ganawa a wani ginin Majalisar Ɗinkin Duniya da ke Nairobi ranar 26 ga watan Afrilu.

A cewar kamfanin labarai na AFP, Mista Tigau ya ce “tawagar Afirka ta shigo cikinmu” lokacin da ya hango wani biri ta taga.

Wani jami’in ma’aikatar harkokin wajen Kenya, Kamau Macharia, shi ne ya fara fito da kalaman na Tigau a ranar Alhamis.

A ranar Asabar Romaniya ta sanar cewa sai a wannan makon aka sanar da ita abin da ya faru kuma “ta fara shirin kiran jakadan nata zuwa gida”.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...
X whatsapp