fidelitybank

Rokokin Hamas sun jikkata mutane biyu a Isra’ila

Date:

Rahotonni daga birnin Tel Aviv na Isra’ila na cewa wasu mata biyu sun jikkata sakamakon wasu makaman roka da Hamas ta harba zuwa birnin.

Kamfanin dillancin labaran Reuters ya ambato ma’aikatan lafiya na cewa “An samu harin makaman roka da misalin ƙarfe 2;00 a birnin Tel Aviv, inda makaman suka faɗa wurare biyu a birnin”.

Kungiyar Hamas ta ce hare-haren ramuwar gayya ne kan kisan fararen hula da ake yi a Gaza.

Sojojin Isra’ila sun ce tun ranar 7 ga watan Oktoba an harba makamai kusan 9,500 zuwa cikin Isra’ila, da suka haɗar da rokoki da jirage marasa matuƙa daga Gaza da wasu sassa.

Sojojin sun ce kashi 12 na makaman da aka harba cikin Isra’ila na faɗuwa a cikin yankin Falasɗinawa.

nigerian 
news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...
X whatsapp