fidelitybank

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi – Thailand

Date:

Thailand ta gargaɗi cewa rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi yayin da sojojin ƙasashen biyu su ka ci gaba da musayar wuta a kan iyakar da ke haɗa su, kwana ɗaya bayan ɓarkewar sabon rikici mai tsanani.

Rahotanni daga hukumomin Thailand na cewa aƙalla mutum 14 – dukkansu fararen hula – ne suka rasa rayukansu a rikicin.

Haka kuma, ɗaruruwan mutane sun jikkata, yayin da dubban mazauna yankunan da ke kusa da iyakar suka tsere domin tsira da rayukansu.

Babban ƙalubalen yanzu shi ne yadda dakarun kowanne bangare ke ci gaba da kai farmaki, lamarin da ke haddasa asara ga ɓangarorin biyu.

A ɓangaren Cambodia kuma, hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutum ɗaya a rikicin.

Wannan rikici dai na daga cikin mafi muni da ya taɓa faruwa tsakanin Thailand da Cambodia cikin sama da shekaru goma.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp