fidelitybank

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi – Thailand

Date:

Thailand ta gargaɗi cewa rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi yayin da sojojin ƙasashen biyu su ka ci gaba da musayar wuta a kan iyakar da ke haɗa su, kwana ɗaya bayan ɓarkewar sabon rikici mai tsanani.

Rahotanni daga hukumomin Thailand na cewa aƙalla mutum 14 – dukkansu fararen hula – ne suka rasa rayukansu a rikicin.

Haka kuma, ɗaruruwan mutane sun jikkata, yayin da dubban mazauna yankunan da ke kusa da iyakar suka tsere domin tsira da rayukansu.

Babban ƙalubalen yanzu shi ne yadda dakarun kowanne bangare ke ci gaba da kai farmaki, lamarin da ke haddasa asara ga ɓangarorin biyu.

A ɓangaren Cambodia kuma, hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutum ɗaya a rikicin.

Wannan rikici dai na daga cikin mafi muni da ya taɓa faruwa tsakanin Thailand da Cambodia cikin sama da shekaru goma.

legit.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kama wanda ya kashe tsohuwar Matarsa a Jigawa

Ƴansandan Jihar Jigawa sun ce, sun kama wani mutum...

Fadar shugaban kasa ta mayar da martani kan Kwankwaso

Fadar shugaban kasa, ta mayar wa tsohon gwamnan Kano...

Barau FC ta naɗa Ladan Bosso sabon kocinta

Ƙungiyar ƙwallon ƙafa ta Barau FC ta sanar da...

Am fara dawo da ‘yan Najeriya daga Afrika ta Tsakiya

Hukumomi a Najeriya sun ce, sun fara ƙoƙarin mayar...

G-Fresh da Hamisu Breaker sun samu gurbi kurkuku bayan sun watsa Naira

Babbar kotun tarayya da ke jihar Kano ɗaure shahararrun...

Rikicinta da Cambodia na iya rikidewa ya koma yaƙi – Thailand

Thailand ta gargaɗi cewa rikicinta da Cambodia na iya...

Isra’ila da Amurka sun soki Faransa na amincewa da kafuwar ƙasar Falasɗinawa

Isra'ila da Amurka sun yi Allah-wadai da matakin da...

Najeriya za ta kwashe ma’aikatan ta a Congo – Tugar

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa, ta na shirin kwashe...

Ministan harkokin jin ƙai ya zama sabon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa

Ministan harkokin jin kai, Farfesa Nentawe Yilwatda, ya zama...

Amurka za ta lalata magungunan takarar haihuwa na dala miliyan 10 da za a kawo Afrika

Gwamnatin Amurka na shirin lalata magungunan tazarar haihuwa da...

Hukumar NAFDAC ta kama abubuwan fashewa a Kano

A cewar hukumar, an gano lita 60,000 na sulphuric...

Sojoji sun fafata da da ‘yan Bindiga a Neja

Rundunar sojiji ta ce, sojoji tare da haɗin gwiwar...
X whatsapp