fidelitybank

Rikicin Wike da Fubara: Kwamishinoni 3 sun kuma ajiye aikin su a jihar Ribas

Date:

Wasu kwamishinonin Rivers shida sun sake ajiye aiki yayin da rikicin siyasa ke daɗa ƙamari a jihar.

Kwamishinan sufuri na jihar, Dr Jacobson B Nbina da kwamishinan ilimi, Farfesa Prince Chinedu da kwamishinar gidaje, Gift Worlu na daga cikin kwamishinonin da suka miƙa takardar ajiye aikinsu a baya-bayan nan.

Kwamishinan shari’a Prof Zacchaeus Adangor shi ne jami’i na farko da ya sanar da ajiye aikinsa.

Kwamishinan ayyuka a takardar ajiye aikin, ya ce ya ɗauki matakin ne bayan dogon nazarin da ya yi. Ya miƙa godiyarsa ga gwamnan tare da yi masa fatan alheri.

Sai dai kwamishinan kuɗi,Isaac Kamalu, a nasa ɓangaren bai faɗi dalilinsa na ajiye aiki ba.

A ɓangarenta, kwamishinar kula da walwalar al’umma ta yi wa gwamnatin ta Siminalayi Fubara fatan alheri inda ita ma ta ce ta ɗauki matakin ne bisa raɗin kanta da kuma wasu dalilai da suka buƙaci hakan.

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp