fidelitybank

Rikicin Ukraine na iya kai mu yaƙin duniya na 3 – Rasha

Date:

Ministan harkokin wajen Rasha Sergei Lavrov, ya sake gargadin cewa akwai hatsarin rikicin Ukraine na iya kai wa ga Yaƙin Duniya na Uku, amma ya ce yana sa ran za a kawo karshensa da yarjejeniyar zaman lafiya.

Da yake magana da kafafen yada labaran kasar Rasha, ya ce Moscow na son kaucewa abin da ya kira hadarin wucin gadi na irin wannan rikici.

Mista Lavrov ya zargi NATO da shiga yakin, yana gargadin cewa kasarsa za ta kai wa tawagar kungiyar da ke kai makamai Ukraine hari ba kakkutawa.

Makonni kadan da suka gabata shugaba Putin ya umarci dakarunsa na nukiliya su kasance cikin shiri.

Amurka ta ce ba ta son shiga rikicin ta hanyar sanya sojojinta a ciki. domin hakan na iya haifar da yakin duniya na uku.

nigeria 
news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...

Sojoji sun mayar da martani kan ‘Yan ta’addan Neja

Dakarun Sojin Saman kasar nan, sun ce sun ƙaddamar...

Kotu ta yanke wa Matashin da ya kashe Budurwarsa hukuncin kisa

Kotun babban birnin jihar Nasarawa ta yanke wa wannan...

PDP ta yi watsi da matakin shugaban jam’iyyar da ya dauka

Kwamitin amintattu na jam’iyyar PDP, ya yi watsi da...

Tinubu zai sanya hannu kan sabbin dokokin haraji

Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai sanya hannu kan...

‘Yan Bindiga sun kashe Sojoji a Neja

Rundunar Sojin Kasa, ta tabbatar da mutuwar wasu daga...

Kungiyoyi 110 suna bukatar mu yi musu rijista – INEC

Hukumar zaɓen Najeriya, INEC ta tabbatar da samun buƙatu...

Majalisar dokoki na son Iran ta yanke hulɗa da hukumar sanya ido kan makamashin nukiliya

Majalisar dokokin Iran ta kaɗa ƙuri’a domin yanke hulɗa...
X whatsapp