fidelitybank

Rikicin Sudan: An kashe mutane fiye da 100 a yankin Darfur

Date:

Mummunan faɗa ya ɓarke a yankin Darfur na ƙasar Sudan, yayin da rahotonni ke cewa fiye da mutum 100 aka kashe a birnin El Geneina.

Wannan na zuwa ne kwanaki bayan wakilan ɓangarorin da ke yaki da juna a ƙasar sun amince da kare fararen hula tare da barin kayan agaji kaiwa zuwa gare su.

Kungiyar kare haƙƙin bil-dama a yankin na Darfur ta ce babban limamin birnin El Geneina na daga cikin gwamman mutanen da suka mutu a rikicin da ya ɓarke a birnin.

Hotuna sun nuna yadda gine-gine suka lalace bayan da aka yi musu ruwan hare-hare da ta sama.

Ana zargin wata ƙungiyar Larabawa mai alaƙa da dakarun RSF da ƙaddamar da hare-hare kan gidaje a birnin.

Kusan shekara 20 bayan kisan kiyashin da aka tafka a yankin, har yanzu Darfur na ci gaba da fuskantar rikice-rikice.

Kungiyoyin bayar da agaji na ci gaba da janyewa yayin da cibiyoyin lafiya suka kasance a rufe, sakamakon faɗan da ya ɓarke a tsakanin sojojin ƙasar da dakarun RSF.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp