fidelitybank

Rikicin Siyasa: Wike ka gaggauta sakin Dagogo – Ƙungiyar Matasan Neja Delta

Date:

Kungiyar matasan Neja Delta (NDYC), ta bukaci a gaggauta sakin Hon. Dagogo Fara, dan majalisar wakilai mai wakiltar mazabar Degema/Bonny na jihar Rivers a karkashin jam’iyyar PDP.

An kama Dagogo ne kwanaki kadan da suka gabata a Fatakwal, yayin da yake gudanar da tantancewar neman kujerar gwamna.

Ƴan sanda sun kama Dagogo Fara wanda kuma dan takarar gwamna na jam’iyyar PPD a jihar Ribas ne, bisa umarnin gwamnan jihar, Cif Nyesom Wike, bisa zargin daukar ’yan kungiyar asiri su kai hari sakatariyar PDP a Fatakwal.

Da yake zantawa da manema labarai a Abuja ranar Juma’a bayan ya jagoranci zanga-zangar zuwa ofishin babban sufeton ‘yan sanda, majalisar dokoki da ma’aikatar shari’a kan ci gaba da tsare Hon Fara Dagogo, kodinetan NDYC na kasa, Kwamrade Jator Abido da shugaban babban birnin tarayya, Kwamrade Adam Ogomugo Margo, sun dage cewa dole ne a yi adalci ba tare da bata lokaci ba.

sun news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp