fidelitybank

Rikicin Rasha da Ukraine: Mutane 9000 ake sa ran za su tsere daga Mariupol

Date:

Mataimakin magajin garin Mariupol, Serhiy Orlov, ya faɗa wa BBC cewa suna sa ran kusan mutum 9,000 ne za su tsere daga garin idan tsagaita wuta ta ɗore.

“Tattaunawar tsagaita wuta ta gudana cikin dare, kuma mun tabbatar za ta fara aiki da ƙarfe 9:00,” in ji Mista Orlov.

“Nan take muka fara shirin fitar da mutane. Mun tanadi motocin bas 50 kuma muna tunanin mutum 5,000 zuwa 6 za su iya fita zuwa Zaporizhzhia.

“Muna ganin mutane za su iya fita a motocinsu. Muna tunanin jumillar mutum dubu 7 zuwa 9,000 za su iya ficewa idan har tsagaita wutar ta ɗore.

“Babu jiragen ƙasa saboda dakarun Rasha sun lalata layukan dogo.” in ji Mista Orlov.

jalingo news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...

A shirye nake na mutu don nasarar APC a 2027 – Orji Kalu

Sanatan Abia ta Arewa, Orji Uzor Kalu, ya bayyana...

Bayan hutun Sallah Tinubu zai koma Abuja

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu na kan hanyarsa ta komawa...

Mutane 570 aka kashe a Najeriya cikin watan Afrilu – Rahoto

Hukumar kare haƙƙin ɗan'adam a Najeriya ta ce, adadin...

PDP ba za ta mutu ba duk da rikicin cikin gida – Wike

Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya ce...

Sojoji sun kashe riƙaƙen ɗan bindiga Guddel a Kaduna

Sojoji sun yi nasarar kawar da fitaccen shugaban ‘yan...

Fadar shugaban ƙasa ta yi kakkausar gargaɗi a kan Ndume

Fadar shugaban kasa ta yi kakkausar gargadi ga dan...
X whatsapp