fidelitybank

Rikicin PDP: Wike ya karbi Kwankwaso a Fatakwal

Date:

Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas a ranar Lahadi, ya tarbi Rabiu Kwankwaso, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), a Fatakwal, babban birnin jihar.

Tsohon gwamnan jihar Kano ya ziyarci jihar Rivers ne, domin kaddamar da titunan cikin gida na Mgbutanwo a karamar hukumar Emohua a ranar Litinin (yau).

Gwamna Wike a cikin ‘yan watannin da suka gabata, ya gayyaci ‘yan siyasa da dama daga jam’iyyun adawa zuwa gudanar da ayyukan da gwamnatinsa ta aiwatar.

Ku tuna cewa tsohon shugaban jam’iyyar All Progressives Congress (APC) na kasa, APC Adams Oshiomhole ya je jihar a ranar Larabar da ta gabata don kaddamar da gadar sama ta 8 da ke kan titin Ada George, a karamar hukumar Obio-Akpor.

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour, Peter Obi ya kuma kaddamar da gadar sama ta 9 a babbar mahadar Ikoku a ranar Alhamis.

Hakazalika, shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kaddamar da harabar makarantar Fatakwal na makarantar koyon aikin lauya ta Najeriya a ranar Juma’a.

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi É—an shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin Æ´an Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taÉ“a barin Iran ta Æ™era makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaÆ™i – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama É—an kasar China da zargin kai wa Æ´an Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp