fidelitybank

Rikicin Masarautar Kano: Ya kamata a bi a hankali – Sanat Shehu Sani

Date:

Tsohon Sanata mai wakiltar Kaduna, Shehu Sani, ya shawarci hukumomi da su gujewa abin da zai kawo tashin hankali a fadar Sarkin Kano.

A yau ne aka ga an jibge jami’an yan sanda da motocin yaki suka mamaye fadar Sarkin Kano tun da misalin ƙarfe 6 na safe.

Lamarin na da nasaba da shirin Sarkin Kano Muhammadu Sanusi na nada hakimin garin Bichi ba.

A wani bayani da ya wallafa ta kafar sada zumunta ta X, Shehu Sani ya bayyana cewa: “Don zaman lafiya, ya kamata a yi taka-tsan-tsan wajen amfani da ƙarfin iko don gujewa tashin hankali a rikicin sarautar Kano.”

Ba wannan ne karo na farko da ake samun cece-kuce game da sarautar Kano ba.

A tun watan Mayu, gwamna Abba Yusuf ya tsige tsohon Sarki Aminu Ado Bayero a lokacin da yake kasar waje, sannan ya maye gurbinsa da mayar da Sarkin Kano na 16, Muhammadu Sanusi II, wanda aka koma fadar Kofar Kudu.

Daga bisani, Bayero ya dawo jihar ya zauna a karamar fadar Nassarawa, lamarin da ya haifar da shari’o’i daban-daban masu goyon baya da kuma masu adawa da matakin da gwamnatin jiha ta dauka.

legitnewsnigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp