fidelitybank

Rikicin jam’iyya: Kotu ta ce Dotun Babayemi shi ne dan takarar Gwamna a PDP

Date:

Rikicin bangaran da ya biyo bayan zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a jihar Osun ya kai ga wata kotu da ta yanke hukuncin cewa, Dotun Babayemi ne dan takarar gwamna na jam’iyyar.

An yanke wannan hukunci ne a ranar Juma’a a wata babbar kotun jihar Osun da ke zamanta a Ijebu-Jesa, karkashin jagorancin mai shari’a Adeyinka Aderibigbe, wanda ya bayar da umarnin dakatar da wadanda ake kara da masu amsa daga amincewa da duk wani zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP a jihar Osun.

A cewar Mai Shari’a Aderibigbe, Jami’an Zartaswa na Unguwa 215 da suka halarci zaben fidda gwani na gwamna da aka gudanar a cibiyar WOCDIF, wadanda suka zabi Babayemi, na kwarai ne kuma sun ba da izinin kada kuri’a a matsayin wakilai.

Don haka, a halin yanzu burin Sanata Ademola Jackson Adeleke ya durkushe duk da nasarar da ya samu a daidai gwargwado da aka gudanar a filin wasa na Osogbo Township, wanda kwamitin zaben fidda gwani na jam’iyyar PDP ya jagoranta.

tribune news paper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...
X whatsapp