fidelitybank

Rikicin Falasdinu da Isra’ila: Hamas ta saki wasu Yahudawa

Date:

Kungiyar Hamas ta Falasɗinawa ta ce, ta sako wata ‘yar Isra’ila da ‘ya’yanta biyu da take tsare da su, tun bayan hare-haren da ta kai ranar Asabar a cikin Isra’ila.

Har yanzu ba a tabbatar da sanarwar da dakarun na rundunar Qassam ta Hamas suka fitar ba, kuma wasu kafofin yaɗa labaran Isra’ila sun yi watsi da sanarwar, suna cewa da ma can ba a yi garkuwa da matar ba.

Tashar talbijin ta Aljazeera da ke Qatar ta yada wani bidiyo da ta ce yana nuna sakin matar da ‘ya’yanta ne.

A bidiyon, an ga wata mata tana tattara kayanta da na ƴaƴanta a filin Allah ta’ala, daidai kusa da wata katanga, ga kuma wasu mayaƙa biyu dauke da makamai suna mata rakiya.

vanguard newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp