fidelitybank

Rikicin APC: Tsagin Shekarau ba su amsa gayyatar ‘Yan Sanda ba

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano, Ibrahim Shekarau wanda ke jagorantar wani bangare na jam’iyyar APC a Kano, ya ki amsa gayyatar ofishin sufeto Janar na ‘yan sanda, Usman Alkali.

PlatinumPost ta samu labarin cewa Usman Alkali ya gayyaci Shekarau ne tare da wasu ‘yan kungiyarsa.

Haka kuma an mika goron gayyata ga jiga-jigan jam’iyyar masu biyayya ga Gwamna Abdullahi Ganduje.

Tuni dai tsagin Ganduje sun amsa wannan gayyatar tare da karbar bayanansu kuma ‘yan sanda su ka sallame su.

Sai dai wata majiya mai tushe a gidan Louis Edet da ke Abuja ta shaida wa PlatinumPost cewa babu daya daga cikin ‘ya tsagin Shekarau da su ka amsa gayyatar.

“A gaskiya zan iya gaya muku cewa ba su zo ba, ina maganar ’yan Shekarau ne, amma dayan bangaren sun zo mun yi abin da a ke bukata kuma sun tafi.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...
X whatsapp