fidelitybank

Rikicin APC: Tsagin Shekarau ba su amsa gayyatar ‘Yan Sanda ba

Date:

Tsohon gwamnan jihar Kano, Ibrahim Shekarau wanda ke jagorantar wani bangare na jam’iyyar APC a Kano, ya ki amsa gayyatar ofishin sufeto Janar na ‘yan sanda, Usman Alkali.

PlatinumPost ta samu labarin cewa Usman Alkali ya gayyaci Shekarau ne tare da wasu ‘yan kungiyarsa.

Haka kuma an mika goron gayyata ga jiga-jigan jam’iyyar masu biyayya ga Gwamna Abdullahi Ganduje.

Tuni dai tsagin Ganduje sun amsa wannan gayyatar tare da karbar bayanansu kuma ‘yan sanda su ka sallame su.

Sai dai wata majiya mai tushe a gidan Louis Edet da ke Abuja ta shaida wa PlatinumPost cewa babu daya daga cikin ‘ya tsagin Shekarau da su ka amsa gayyatar.

“A gaskiya zan iya gaya muku cewa ba su zo ba, ina maganar ’yan Shekarau ne, amma dayan bangaren sun zo mun yi abin da a ke bukata kuma sun tafi.

www.nnn.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Har yanzu Tinubu bai nada Jakadun Najeriya ba – ADC

Jam’iyyar ADC ta soki yadda gwamnatin APC ta shugaba...

Har yanzu ina LP kuma ni ne zan iya saita Najeriya – Datti

Datti Baba-Ahmed, tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a...

APC ta zama buhun kusa ta gaza a Najeriya – Amaechi

Tsohon gwamnan jihar Ribas, Chibuike Amaechi ya bayyana jam'iyyar...

An fara samun takun saka tsakanin Turkiyya da Najeriya a kan kungiyar Gulen

Kungiyar kare hakkin musulmi, MURIC, ta bukaci shugaban kasar...

Arziƙin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 a farkon 2025 – NBS

Tattalin arzikin Najeriya ya ƙaru da kashi 3.13 cikin...

Kamfanonin lantarki za su katse wutar lantarki saboda bashi

Kamfanonin samar da wutar lantarki, sun ce suna iya...

Yunwa na kara tsananta a arewa maso gabashin Najeriya – ICRC

Kungiyar agaji ta Red cross (ICRC) ta bayyana yadda...

Ba zan taba watsawa Tinubu kasa a ido ba – IBB

Ɗan tsohon shugaban kasa, Janar Ibrahim Badamasi Babangida, wato...

Natasha kar ki kuskura ki dawo aiki – Majalisa

Majalisar Dattijai ta buƙaci Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta dakatar...

Za a yi ruwan sama da iska mai ƙarfi a jihohi harda Kano – NiMET

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya (NiMET) ta fitar...

Obi da El-Rufa’i za su koma jam’iyyar mu a hukumance – ADC

Sakataren yada labarai na rikon kwarya na jam’iyyar African...

Za mu tattauna da tarayyar Turai a kan Nukiliyarmu – Iran

Iran ta tabbatar cewa za ta gudanar da tattaunawa...
X whatsapp