fidelitybank

Rikicin APC: Jigo a cikin tafiyar ya yi murabus

Date:

Darakta Janar na kungiyar Gwamnonin na jam’iyar APC, Salihu Moh. Lukman ya yi murabus daga mukaminsa, sakamakon rikicin da ya biyo bayan babban taron jam’iyyar APC mai mulki da za ta gudanar a watan Fabrairu.

Vanguard ta rawaito cewa, murabus din nasa ya biyo bayan taron kungiyar gwamnonin jam’iyyar APC a daren Lahadi, inda wasu kadan daga cikin gwamnonin suka bukaci a tsige shi.

An ce da yawa daga cikin gwamnonin sun yi fatali da bukatar suna masu cewa a bar tsohon shugaban PGF ya ci gaba da magana a matsayinsa na jigo a jam’iyyar.

Ko da yake Lukman bai mayar da martani ga manema labarai nan take ba, domin neman amsar sa, wani jami’in jam’iyyar ya ce “Shugaban PGF ya yi abin da ya dace ta hanyar yin abin da ya dace”.

daily post nigeria today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp