fidelitybank

Rikicin APC a Kano: Sifeto-Janar na Ƴan Sanda ya yi sammacin ɓangarorin Ganduje da Shekarau

Date:

 

Sifeto-Janar na Ƴan Sanda, Usman Alkali, ya gaiyace ɓangarorin da ke rikici a jam’iya mai mulki ta APC a Jihar Kano.
A ƴan watannin da su ka gabata ne rikici ya ɓarke a APC a Kano, inda tuni jam’iyar ta dare gida biyu, lamarin da ya haifar da ɓangarori biyu a ƙarƙashin jagorancin Gwamna mai ci, Abdullahi Umar Ganduje da kuma tsohon gwamna, Sanata Ibrahim Shekarau.
A tuna cewa, ɓangaren Shekarau sun kai takardar ƙorafi zuwa ga ofishin Sifeto-Janar ɗin, in da su ke zargin tsarin Ganduje da kai hari kan ofishin Sanata Barau Jibrin a Kano.
Nan da nan suma ɓangaren Ganduje su kai kai ƙarar tsagin Shekarau gaban Sifeto-Janar ɗin a bisa zargin su Shekarau ɗin da tada zaune tsaye a jihar.
Waɗannan ƙorafe-ƙorafe ka iya zama dalilin da ya sanya Sifeto-Janar ɗin ya gaiyace su domin shawo kan matsalar.
Wakilin jaridar PlatinumPost ya gano cewa tuni wakilan ɓangarorin su ka isa shalkwatar ƴan sandan da ke gidan Louis Edet a Abuja yau Talata da safe.

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp