fidelitybank

Rikici ya kunno kai tsakani Isra’ila da Majalisar Ɗinkin Duniya a kan Falasɗinawa

Date:

Tun daren jiya ake ta ce-ce-ku-ce, bayan da babban sakataren MDD Antonio Guterres ya ce harin da Hamas ta kai a ranar 7 ga watan Oktoba wanda aka kashe sama da mutane 1,400 a Isra’ila ‘ba haka kawai’ ya faru ba.

Kalaman sun jawo tsauraran kalamai daga ministan harkokin wajen Isra’ila, wanda ya ce “babu dalilin da zai haifar da irin wannan kisan kiyashi”.

Yanzu Isra’ila ta ce za ta ki bayar da takardar shiga ƙasar ga manyan jami’an Majalisar Dinkin Duniya.

Jakadan Isra’ila a Majalisar Gilad Erdan ya shaida wa kafafen yaɗa labaran Isra’ila cewa “Muna bukatar mu bai wa MDD mamaki.”

Ya ce shugaban Majalisar Dinkin Duniya kan harkokin jin kai Martin Griffiths ya so zuwa Isra’ila – kuma an hana shi.

“Ba zai iya zuwa nan yankin ba, kullum hukumominsu na buƙatar kawo sabbin mutane, musamman a irin wannan lokacin, ba za a amince masu ba.”

nnn.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp