fidelitybank

Rijistar katin zabe na mutane 13,600 a Zamfara sun lalace – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Zamfara (INEC) ta bayyana cewa katin zabe na mutane miliyan 1,126,359 daga cikin miliyan 2,523,458 na dindindin da aka yi wa rajista ta internet tsakanin watan Yuni zuwa Disamba 2021 ba su da inganci.

Kwamishinan zabe na jihar, Farfesa Sa’idu Babura ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishin INEC na jihar da ke Gusau, babban birnin jihar.

“Bayan aikin tantancewa, an gano cewa daga cikin masu rajista 2,523,458 a fadin kasar nan, 1,390,519 suna aiki yayin da 1,126,359 ba su da inganci a jihar Zamfara 19,469 suna da inganci yayin da 13,600 suka lalace.” Ya kara da cewa.

“Wannan yana nufin kashi 44.6 na wadanda suka yi rajista tsakanin watan Yuni zuwa Disamba 2021 suna cikin rajista da yawa.”

Da yake karin haske, Kwamishinan Ma’aikatar Jihar ya ce, a Jihar Zamfara, a watan Disambar 2021, mutane 33,09 ne kawai suka yi rajista a layin, inda ya nuna cewa, 19,469 ne kawai ke aiki, yayin da 13,600 da ke wakiltar kashi 41.1% ba su da inganci.

Ya kara da cewa, akwai rumfunan zabe 2,516 a jihar a shekarar 2019, amma tare da karin rumfunan zabe 1,013, adadin ya kai 3,529.

tribune news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp