fidelitybank

Rijistar katin zabe na mutane 13,600 a Zamfara sun lalace – INEC

Date:

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Jihar Zamfara (INEC) ta bayyana cewa katin zabe na mutane miliyan 1,126,359 daga cikin miliyan 2,523,458 na dindindin da aka yi wa rajista ta internet tsakanin watan Yuni zuwa Disamba 2021 ba su da inganci.

Kwamishinan zabe na jihar, Farfesa Sa’idu Babura ne ya bayyana haka a lokacin da yake zantawa da manema labarai a ofishin INEC na jihar da ke Gusau, babban birnin jihar.

“Bayan aikin tantancewa, an gano cewa daga cikin masu rajista 2,523,458 a fadin kasar nan, 1,390,519 suna aiki yayin da 1,126,359 ba su da inganci a jihar Zamfara 19,469 suna da inganci yayin da 13,600 suka lalace.” Ya kara da cewa.

“Wannan yana nufin kashi 44.6 na wadanda suka yi rajista tsakanin watan Yuni zuwa Disamba 2021 suna cikin rajista da yawa.”

Da yake karin haske, Kwamishinan Ma’aikatar Jihar ya ce, a Jihar Zamfara, a watan Disambar 2021, mutane 33,09 ne kawai suka yi rajista a layin, inda ya nuna cewa, 19,469 ne kawai ke aiki, yayin da 13,600 da ke wakiltar kashi 41.1% ba su da inganci.

Ya kara da cewa, akwai rumfunan zabe 2,516 a jihar a shekarar 2019, amma tare da karin rumfunan zabe 1,013, adadin ya kai 3,529.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Wa’adin da Najeriya ta bai wa Facebook na biyan tarar dala miliyan 290 ya cika

A ranar Litinin ne wa'adin da wata kotu ta...

Jami’an sa-kan Zamfara sun kashe Kacalla Ɗanbokolo ubangidan Turji

Gwamnatin jihar Zamfara da ke arewa maso yammcin Najeriya...

PDP ta gudanar da taron ta na kasa

Shugabani da gwamnonin da sauran masu ruwa da tsaki...

An ɗage jana’izar Aminu Ɗantata zuwa Talata

Gwamnatin Najeriya ta sanar da ɗage jana'izar fitaccen ɗankasuwar...

‘Yansanda sun kwace iko da sakatariyar PDP a Abuja

A yayin da ake ci gaba da takun-saka kan...

Iran ta na da ‘yancin yin Nukiliyar ta – Ravanchi

Iran ta dage kan hakkinta na ci gaba da...

Tawagar Gwamnatin Kano ta shilla Saudiyya zuwa jana’izar Dantata

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya jagoranci...

Tawagar Jami’an gwamnati da Malamai sun tafi jana’izar Dantata

Wata tawaga daga gwamnatin Tarayya, ta isa ƙasar Saudiyya...

Taimakon da Dantata ya ke yi wa Al’umma tarihi ba zai manta da shi ba – Akpabio

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya bayyana alhininsa...

Gwamnan Kano ya sauya wa hukumar Wasanni suna

Gwamna Abba Yusuf na jihar Kano ya sauya wa...

Dalilin da ya sa Wake ya karye a Najeriya – Ƙungiyar Manoma

Ƙungiyar manoman wake a kasar nan, ta bayyana amfani...

Masu shan Taba Sigari sun shiga rudani a Faransa da firgici

A yau ne sabbin dokokin hana shan taba a...
X whatsapp