fidelitybank

Rigobert Song ya zama sabon mai horas da Afrika ta Tsakiya

Date:

Tsohon kyaftin ɗin tawagar ƙasar Kamaru, Rigobert Song, ya zama sabon kocin tawagar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, kamar yadda ma’aikatar wasannin ƙasar ta bayyana.

Tsohon ɗanwasan mai shekara 48, wanda ya yi tashe a matsayin ɗanwasan baya, ya wakilci ƙasar Kamaru a gasan cin kofin duniya guda huɗu, sannan shi ne ya horar da tawagar ƙasar Kamaru a gasar cin kofin duniya da aka yi a Qatar a shekarar 2022.

Yanzu abin da ke gabansa shi ne wasannin neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya tsakanin Madagascar da Mali a watan Maris.

Ƙasar ce ta shida a teburin I da maki huɗu.

Song ya taka leda a ƙungiyoyin Liverpool da West Ham United da Racing Lens da Galatasaray.

A gasar cin kofin duniya da aka buga a Qatar, ya samu saɓani mai zafi da golan Manchester United Onana, wanda ya sa mai tsaron gidan ya bar gasar ana tsaka da fafatawa.

natforce 
latest news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp