fidelitybank

Rigobert Song ya zama sabon mai horas da Afrika ta Tsakiya

Date:

Tsohon kyaftin ɗin tawagar ƙasar Kamaru, Rigobert Song, ya zama sabon kocin tawagar Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, kamar yadda ma’aikatar wasannin ƙasar ta bayyana.

Tsohon ɗanwasan mai shekara 48, wanda ya yi tashe a matsayin ɗanwasan baya, ya wakilci ƙasar Kamaru a gasan cin kofin duniya guda huɗu, sannan shi ne ya horar da tawagar ƙasar Kamaru a gasar cin kofin duniya da aka yi a Qatar a shekarar 2022.

Yanzu abin da ke gabansa shi ne wasannin neman gurbin shiga gasar cin kofin duniya tsakanin Madagascar da Mali a watan Maris.

Ƙasar ce ta shida a teburin I da maki huɗu.

Song ya taka leda a ƙungiyoyin Liverpool da West Ham United da Racing Lens da Galatasaray.

A gasar cin kofin duniya da aka buga a Qatar, ya samu saɓani mai zafi da golan Manchester United Onana, wanda ya sa mai tsaron gidan ya bar gasar ana tsaka da fafatawa.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp