fidelitybank

Rigimar Wike da Atiku: Zamu ci gaba da kasancewa a PDP – Wike

Date:

Gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bayyana kudurinsa na ci gaba da kasancewa a jam’iyyar PDP duk da raba gari da Atiku.

Gwamnan ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis a daidai lokacin da ake ta kiraye-kirayen ya fice daga jam’iyyar saboda rikicin da ya kunno kai.

Wike ya bayyana haka ne a yayin taron masu ruwa da tsaki na jam’iyyar PDP a jihar a fadar gwamnati da ke Fatakwal.

“Za mu yi yakin a cikin jam’iyyar. Ba mu kamar su, lokacin da a 2014 suka fita daga Eagle Square. Sun manta. Sun fita suka koma APC.

Shugaban Ribas ya ce wadanda ke gudu daga fadan mutane ne marasa karfi kuma ba zai yi haka ba.

Gwamnan ya yi nuni da cewa kundin tsarin mulkin jam’iyyar ya bayyana karara cewa dole ne a ware ofisoshin zabe da na jam’iyya.

“Kun dauki dan takarar shugaban kasa, kun dauki shugaban jam’iyya, kun dauki DG na yakin neman zabe. Muna magana ne kan siyasar jam’iyya.”

Wike ya ce dan takarar shugaban kasa, shugaban jam’iyyar da kuma DG na yakin neman zabe ne ke yanke hukunci.

“Kuna iya matsa wa shugaban BoT lamba ya yi murabus lokacin da wa’adin sa bai zo karshe ba. Amma ba za ku iya tursasa shugaban da ya yi murabus ba,” in ji shi.

breaking news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gobara na cigaba da lakume wasu yankunan Turai

Gobarar daji na ci gaba da ruruwa a sassan...

An kama Fursunoni 7 da suka tsere daga gidan kurkukun jihar Nasarawa

Hukumar kula da gidajen yari a Najeriya ta ce...

Gwamnati za ta gina titin jirgi a jihohi shida

Gwamnatin Tarayya ta ce, za ta haɗa gwiwa da...

Tinubu ya na cikin koshin lafiya – Farouk Adamu Aliyu

Tsohon ɗan majalisar wakilai daga jihar Jigawa, Faruk Adamu...

Amurka ta saka ladan dala miliyan biyar a kamo jagoran ‘yandaban Haiti

Amurka ta sanya dala miliyan biyar a matsayin lada...

Gwamnati ta janye karar da ta shigar kan Fasinjar jirgin Ibom

Gwamnatin Tarayya ta janye ƙarar da ta shigar kan...

Na so komawa Manchester United a 2012 – Lwandowski

Ɗanwasan gaban ƙungiyar Barcelona ta Spain, Robert Lewandowski ya...

Isak ya dage sai ya koma Liverpool

Ɗanwasan gaba Alexander Isak ya nace sai ya bar...

Sadiq Umar da Bello El-Rufai sun sayi ƙungiyar Ranchers Bees ta Kaduna

Ɗanwasan tawagar Super Eagles ta Najeriya da Real Socieded...

Atiku zai iya guduwa daga ADC ya koma PDP idan Jonathan ya tsaya takara – Diran

Tsohon mataimakin sakataren yada labaran jam’iyyar PDP na kasa,...

Zoben matar Ronaldo ya kai dala miliyan 5 – Masana

Masana sun yi kiyasin tsadar zoben da Cristiano Ronaldo...

Kama Tambuwal ya na da alaka da shigarsa cikin hadakar jam’iyya – Atiku

Tsohon ɗantakarar shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya ce kama...
X whatsapp