fidelitybank

Rigimar cikin gida: Mu bamu san rikicin PDP ba – Atiku

Date:

Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar ya ce, shugabannin jam’iyyar PDP ba su tsunduma cikin yakin caccabar baka.

Atiku ya bayyana hakan ne a wani martani da ya fito fili kan rikicin da ya kara kunno kai daga ‘ya’yan jam’iyyar daga zagin Gwamna Nyesom Wike ke kaiwa a kafafen yada labarai.

Tsagin Wike ya ci gaba da neman Iyorchia Ayu da ya yi murabus a matsayin shugaban jam’iyyar na kasa.

A kwanakin baya ne gwamnan jihar Ribas ya jagoranci wasu shugabannin jam’iyyar suka fice daga majalisar yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar PDP bayan da Ayu ya ki yin murabus daga jam’iyyar.

Da yake jawabi a ranar Juma’a yayin bikin cikar jihar Akwa Ibom shekaru 35, Atiku wanda ya samu wakilcin gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal ya ce rikicin da ke cikin jam’iyyar rikici ne na siyasa wanda za a warware nan ba da jimawa ba.

Ya ce “ba mu da hannu ko kuma ba mu shiga yakin cin duri ba.

“Batun rashin jituwa ne na siyasa kuma nan ba da jimawa ba za a warware duk wannan kuma jam’iyyar PDP za ta ci gaba da dawwama har sai mun ci zabe da yardar Allah a watan Fabrairun 2023.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp