fidelitybank

Rescue Me: A kwana hudu an tura saƙon ƙarya 10,000 – Ƴan sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce, ta samu rahotanin ƙarya fiye da 10,000 cikin kwana huɗu ta manhajar kai ɗaukin gaggawa da ta ƙaddamar mai suna Rescue Me App.

An ƙaddamar da manhajar ce, a shekarar da ta gabata don sauƙaƙa wa ‘yan sanda kai ɗaukin gaggawa a wuraren aikata laifuka wadda ke amfani da layin sadarwa na GPS ko kuma intanet.

Sai dai rundunar ta ce, ta rinƙs samun rahotanni na bogi daga jama’ar gari, abin da ke hana manhajar yin aiki yadda ya kamata.

Kakakin ‘yan sanda, Muyiwa Adejobi, ya ce, tarin rahotannin na bogi da ke kan manhajar na haddasa mata damuwa da kuma kawo tsaiko.

Wasu ‘yan Najeriya sun yi ƙorafin cewa, manhajar ba ta aiki yadda ya kamata. Sai dai ‘yan sanda sun ce, ta na aiki yadda ya kamata, amma akwai cunkoso a kanta na rahotannin bogi da ke jawo tsaiko.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp