fidelitybank

Real Madrid ta gamu da cikas yayin karawar ta da Manchester City

Date:

Kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta samu babban rauni a karawar da za ta yi da Manchester City a gasar cin kofin zakarun Turai ranar 9 ga watan Mayu.

Dan wasan Real Madrid Luka Modric ya samu rauni a kafarsa ta hagu.

Dan wasan na Crotia ya fafata da Girona a ranar Talata kuma nan take aka shafa kankara a cinyarsa bayan ya ji zafi sosai.

Real Madrid ta fitar da wata sanarwa game da raunin da Modric ya samu, inda ta ce, “Bayan gwajin da hukumar kula da lafiya ta Real Madrid ta yi wa Luka Modrić, an gano raunin da ya samu a bayan cinyarsa ta hagu. Za a sanya ido a kan ci gaban da ya samu.”

A halin da ake ciki, kocin Real Madrid Carlo Ancelotti ya ce a taron manema labarai kafin wasan da kungiyarsa za ta yi da Almeria a ranar Asabar: “Luka Modric ya ji rauni. Ba mu san lokacin da zai dawo ba, za mu ga wasan karshe na Copa del Rey – ba mu sani ba. ”

Har yanzu dai babu tabbas ko Modric zai dawo nan da lokaci don buga wasanni hudu masu zuwa da Real Madrid da Almeria da Real Sociedad da Osasuna da kuma Manchester City.

news nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp