fidelitybank

Rayuwa ta na hatsari shi ya sa na dakatar da fadar sakamako a Rivers – Farfesa Adias

Date:

Jami’in tattara sakamakon zaben shugaban kasa na jihar Ribas, Farfesa Charles Adias, ya dage tattara sakamakon zaben na ranar Asabar.

Adias ya dage taron tattara sakamakon zabe a jihar, bisa zargin barazanar da wasu magoya bayan jam’iyyar da ba a bayyana sunayensu ba suka yi na yi wa rayuwarsa.

Mataimakin shugaban jami’ar tarayya, Otueke ne ya sanar da dage taron a safiyar ranar Talata a lokacin da yake zantawa da manema labarai a cibiyar tattara bayanai na jihar da ke Fatakwal, babban birnin jihar.

Kwamishinan ‘yan sandan zaben shugaban kasa na jihar Ribas, Aderemi Adeoye, ya bukaci jami’in tattara sakamakon zaben ya bayyana sunayen wadanda ke barazana ga rayuwarsa.

Duk da haka, Adias ya dage cewa ba zai ci gaba ba har sai Kwamishinan Zabe na jihar ya yi magana game da wasu batutuwan wadanda ke yi masa barazana, da kuma na’urar tantance masu kada kuri’a ta Bimodal, BVAS.

Kafin sanarwar nasa, an tattara sakamako daga kananan hukumomi 21, amma kananan hukumomi biyu – Obio-Akpor da Degema suna kan gaba.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp