fidelitybank

Rashin tsaro zai yi tasiri a zaben 2023 – Dambazau

Date:

Janar Abdulrahman Dambazau, tsohon babban hafsan soji kuma ministan harkokin cikin gida, ya yi zargin cewa ‘yan ta’adda da mambobin haramtacciyar kasar Biyafara, IPOB, za su zama babbar barazana ga babban zabe a 2023.

Dambazau ya yi magana ne ranar Talata a Abuja a taron shekara-shekara na Jaridar Blueprint mai taken, “Siyasa ta 2023: Tsaron Kasa da Zaman Lafiyar Najeriya”.

Ya yi imanin cewa rashin tsaro zai yi tasiri a zaben 2023, yana mai cewa har yanzu wasu al’ummomi za su bar muhallansu, kuma ‘yan ta’adda za su ci gaba da kai hare-hare a wurare masu laushi don hana ‘yan Nijeriya kada kuri’unsu.

A cewarsa, “Jami’an INEC da ma’aikatan wucin gadi za su kasance cikin fargaba sosai duk da tabbacin da gwamnati ta ba su na kare su. Samun damar zuwa rumfunan zabe a cikin al’ummomin kan iyaka na iya haifar da wasu matsaloli. Wannan shi ne karin dalilin da ya sa dole a samar da isasshen tsaro.”

punch news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp