fidelitybank

Rashin tsaro ya sanya gwamna ya rubuta wasiyar tun kafin ta biyo ta kansa

Date:

Gwamnan jihar Benue, Samuel Ortom, ya bayyana cewa, tuni ya rubuta wasiyyarsa, ko bayan babu ransa, sakamakon hauhawar rashin tsaron da ya addabi Najeriya.

Kamar yadda aka san gwamnan da batun rashin tsaron kasar nan, gwamnan ya ce, ya na da tabbacin cewa, iyalansa ba za su yi fada kan gadon da ya bar musu ba, idan wani abu ya faru da shi.

Ortom ya bayyana hakan ne a ranar Laraba, yayin da ya karbi wakilan Administrative Staff College of Nigeria (ASCON) wadanda suka samu shugabancin darakta janar, Misis Cecilia Gayya a gidan gwamnatin jihar da ke garin Makurdi.

Ya ce, “Tuni na rubuta wasiyyata. Ba na tsoron kowa. Idan na mutu yanzu, na san iyalina ba za su fada a kan abinda na bar musu na gado ba. Na riga na fadi abinda nake so. Da kuma jama’ar da ke shiru a kan abinda ke faruwa a kasar Najeriya, ina son sanar da su cewa, suna da ‘ya’ya. Tabbas, shiru kamar yarda ce. Domin haka, dole ne ‘yan Najeriya su jajairce kan lamarin nan”. A cewar Ortom.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka Æ´an Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar HaÉ—in kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran Æ™asa za ka mayar da kai ba zaÉ“en 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp