fidelitybank

Rashin Tsaro: An rufe makarantun Firamare da Sakandire a Jigawa

Date:

Gwamnatin jihar Jigawa ta bayar da umarnin rufe dukkan makarantun gwamnati da masu zaman kansu cikin gaggawa a jihar saboda barazanar tsaro.

Kwamishinan ilimi na jihar Dr. Lawan Yunusa Danzomo ya bayyana hakan ga manema labarai a ofishin sa.

Danzomo ya bayyana cewa wannan umarni bai kebanta da jihar Jigawa ba, a’a duk jihohin ne musamman jihohin da ke kan iyaka.

Gwamnatin jihar ta bayar da umarnin rufe dukkan makarantun firamare da sakandare ba tare da bata lokaci ba a lokacin da daliban ke zana jarabawar kammala karatunsu.

Rufewar ba zato ba tsammani ya haifar da firgici tsakanin mazauna yankin, dalibai da malamai.

Wani shugaban makarantar ya shaidawa jaridar DAILY POST cewa, an bukaci su rufe makarantun tare da sakin daliban nan take.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp