fidelitybank

Rashin nasarar da muka yi a hannun Villarreal ba zai hana mu casa Chelsea ba – Ancelloti

Date:

Kocin Real Madrid, Carlo Ancelotti ya gargadi Chelsea gabanin wasan da kungiyarsa za ta yi da kungiyar ta Premier a daren Laraba a Santiago Bernabeu.

Ancelotti ya ce, rashin nasarar da Real Madrid ta yi a gasar La Liga da Villarreal da ci 3-2 a ranar Asabar ba zai shafi kwarin gwiwar kungiyarsa ba lokacin da ta karbi bakuncin Chelsea a gasar cin kofin zakarun Turai.

Dan kasar Italiya ya kalli kwallon da Samuel Chukwueze ya zura a raga da kuma kwallon da Jose Luis Morales ya ci ta baiwa Villareal nasara akan Real Madrid.

Karanta Wannan: Chukwueze ya kafawa Real Madrid tarihi har gidan ta

Ancelotti ya ce “Game da gasar zakarun Turai, wannan rashin nasara [3-2 Real Madrid ta yi rashin nasara a hannun Villarreal] ba zai yi tasiri ga kwarin gwiwarmu a wasan Laraba (da Chelsea) ba, wanda zai bambanta,” in ji Ancelotti a taron manema labarai bayan wasan.

“Zan iya amfani da goma sha ɗaya daga Camp Nou. A yau na sauya ’yan wasa da yawa saboda wasan da suka yi da Barcelona ya dauke mu da yawa a jiki da tunani,” inji shi.

Karfe 8 na dare ne lokacin da za a buga gasar cin kofin zakarun Turai.

daily sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...
X whatsapp