fidelitybank

Rashin Lafiya: Gwamna Akeredolu ya na matukar bukatar addu’a – Olamide

Date:

Kakakin majalisar dokokin jihar Ondo, Olamide Oladiji, ya bukaci al’ummar jihar da su kara kaimi wajen addu’o’in samun sauki ga gwamna Oluwarotimi Akeredolu.

Oladiji, wanda ya bukaci jama’a da kada su yanke kauna, ya yi kira da a daina yada jita-jitar da ake ta yadawa game da halin da gwamnan ke ciki.

Kakakin ya bayyana haka ne a yayin wata addu’a ta musamman da aka shirya wa gwamnan a cocin Saint Andrew Cathedral Church, Owo.

An gudanar da taron addu’o’in ne a mahaifar sa ta Owo, hedikwatar karamar hukumar Owo ta jihar.

Idan dai za a iya tunawa dai an yi ta cece-kuce kan halin da lafiyar gwamnan ke ciki, inda lamarin ya haifar da tashin hankali a jihar.

Oladiji, wanda aka fi sani da Landmark, da mataimakinsa, Akinruntan Abayomi; Ogunmolasuyi Oluwole (shugaban masu rinjaye); da Tosin Ogunlowo (Mataimakin Shugaban Masu Rinjaye) sun halarci zaman addu’ar.

Sauran wadanda suka halarci taron sun hada da Raymond O. Daudu (Mataimakin Shugaban marasa rinjaye) da Victor Japheth (Mataimakin Cif Whip), da sauransu.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp