fidelitybank

Rashin Kudi: An kara wa’adin biyan aikin Hajjin Bana

Date:

Hukumar aikin hajji ta kasa NAHCON, ta ƙara wa’adin biyan kuɗin aikin hajjin bana zuwa ranar 10 ga watan Fabrairun 2025.

A cikin wata sanarwa da mataimakiyar daraktar sashen watsa labarai ta hukumar, Fatima Usara ta fitar, ta ce hukumar ta ɗauki matakin ne sakamakon roƙon da aka yi a madadin maniyyata aikin hajjin da suka kasa biyan ƙudin aikin kafin ƙarewar wa’adin da aka saka da farko na 31 ga watan Janairu.

Shugaban hukumar ta ƙasa ya buƙaci shugabannin hukumomin aikin hajji na jihohi su tabbatar sun aika kuɗaɗen a kan lokaci, inda ya ce hakan na da muhimmanci ganin cewa Saudiyya ta sanya ranar 14 ga watan Fabrairun 2024 a matsayin ranar ƙarshe na sanya hannu kan kwantiragin da aka yi.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp