fidelitybank

Rashin hankali ne juyin mulkin Nijar – Jakadan Faransa

Date:

A karon farko tun bayan ficewarsa daga Jamhuriyar Nijar, Jakadan Faransa, Sylvain Itté, ya tattauna da gidan talabijin na ƙasar Faransa a ranar Alhamis.

Ya ce ya yi matuƙar gajiya bayan da ya kwashe wata biyu cikin tashin hankali da fargaba.

Ya bayyana juyin mulkin a matsayin wani “gagarumin rashin hankali” kuma “babu wanda ya yi nasara”.

“Wannan lamarin abu ne na cikin gida tsakanin shgaban ƙasa wanda ya ɗauki aniyar yaƙi da rashawa da kuma wasu manyan sojoji waɗanda ke adawa da hakan.” In ji Jakadan

Jakadan ya ƙara da cewa “Shugabannin sojin sun dakatar da masu kawo wa ofishin jakadancinmu kaya, ta hanyar yi amsu barazana. Ko abinci da ruwa sai ta ɓoyayyar hanya ake shigar mana da su.”

Ya kuma yi ƙarin haske kan zanga-zangar da ƴan Nijar suka yi a gaban ofishin jakadancin Faransar da ke Nijar a ranar 30 ga watan Yuli, kwanaki kaɗan bayan juyin mulkin.

“Masu zanga-zangar sun kwashe sa’o’i biyu da minti 30. A wannan ranar dukkan mu mun shiga cikin hatsari mun kuma kusan haɗuwa da haɗari, saboda mutane sama da 6,000 ne suka fito domin yin faɗa da mu, kuma sun je ne da niyyar fasa ofishin.”

punch newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp