fidelitybank

Rashin hadin kai ne matsalar Najeriya – Gwamnan Abia

Date:

Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu a ranar Alhamis ya ce, matsalar Najeriya ba cin hanci da rashawa ba ce illa rashin hadin kai da hadin kan al’umma.

Ikpeazu ya bayyana hakan ne a wajen taron gabatar da wani littafi ga jama’a a Abuja.

Ya ce babbar matsalar Najeriya ba ita ce tsaro ko tattalin arziki ba.

Karanta Wannan: El-Rufa’i ya yi watsi da kalaman Buhari akan tsofaffin kudi

“Rashin hadin kai ne. Rashin haɗin kai ne. Matsalarmu ita ce zargin juna da rashin mutunta juna.” Yace

Ya bukaci ‘yan Najeriya da su rika ganin kasar ta kowa ce a karkashin Allah daya, ya kara da cewa domin gina kasar dole ne ‘yan Nijeriya su hadu ba tare da la’akari da kabila da addini ba.

www.punch news.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...

An binne marigayi Muhammadu Buhari a gidansa na Daura

An binne gawar tsohon shugaban Najeriya Muhammadu Buhari a...

Pillars ta dauki yan wasa guda biyu

Kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta tabbatar da...

An cafke ‘yan Daba 28 a Kano

Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce ta samu...

Na yafe wa Buhari duk abun da ya yi min – Buba Galadima

Buba Galadima, wanda tsohon abokin marigayi Muhammadu Buhari ne...

Shugabannin Afrika za su halarci jana’izar Buhari

Ana sa ran wasu daga cikin shugabannin ƙasashen Afirka...

Yadda ake shirye-shiryen jana’izar Buhari a Daura

A yanzu haka dai alumma na ta tururuwa domin...
X whatsapp