fidelitybank

Rashin hadin kai ne matsalar Najeriya – Gwamnan Abia

Date:

Gwamnan jihar Abia, Okezie Ikpeazu a ranar Alhamis ya ce, matsalar Najeriya ba cin hanci da rashawa ba ce illa rashin hadin kai da hadin kan al’umma.

Ikpeazu ya bayyana hakan ne a wajen taron gabatar da wani littafi ga jama’a a Abuja.

Ya ce babbar matsalar Najeriya ba ita ce tsaro ko tattalin arziki ba.

Karanta Wannan: El-Rufa’i ya yi watsi da kalaman Buhari akan tsofaffin kudi

“Rashin hadin kai ne. Rashin haɗin kai ne. Matsalarmu ita ce zargin juna da rashin mutunta juna.” Yace

Ya bukaci ‘yan Najeriya da su rika ganin kasar ta kowa ce a karkashin Allah daya, ya kara da cewa domin gina kasar dole ne ‘yan Nijeriya su hadu ba tare da la’akari da kabila da addini ba.

punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp