fidelitybank

Rashin cika alkawari: Dan majalisa ya sha da kyar a hannun ƴan baranda

Date:

Wasu fusatattun mutane mazauna yankin Birnin Kudu a jihar Jigawa, sun kai wa tawagar dan majalisar su farmaki.

Rahotanni daga yankin na nuni da cewar, jama’ar, dan majalisa, Magaji Da’u, ya gaza yi musu wakilci nagari kuma ya zo ne yanzu yayin da zabe ke gabatowa.

Jama’ar sun caccaki  tare da sukar dan majalisar tare da rufe hanyar da zai wuce, lamarin da ya janyo arangama tsakanin magoya bayansa da jama’ar.

Premiumtimes ta rawaito cewa, al’ummar yankin sun rufe hanyar da dan majalisar zai bi ya tafi yankin Kukuma, domin halartar wani taron siyasa, lamarin da ya sanya mazauna yankin su ka rinka zage-zage tare da maganganu marasa dadi, inda suke zargin dan majalisar da rashin wakilci nagari kuma da yin watsi da wadanda ya ke wakilta har sai yanzu da ya bayyana, saboda zaben 2023 ya na gabatowa.

the nation newspaper nigeria today latest

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp