fidelitybank

Rashin cika alkawari: Dan majalisa ya sha da kyar a hannun ƴan baranda

Date:

Wasu fusatattun mutane mazauna yankin Birnin Kudu a jihar Jigawa, sun kai wa tawagar dan majalisar su farmaki.

Rahotanni daga yankin na nuni da cewar, jama’ar, dan majalisa, Magaji Da’u, ya gaza yi musu wakilci nagari kuma ya zo ne yanzu yayin da zabe ke gabatowa.

Jama’ar sun caccaki  tare da sukar dan majalisar tare da rufe hanyar da zai wuce, lamarin da ya janyo arangama tsakanin magoya bayansa da jama’ar.

Premiumtimes ta rawaito cewa, al’ummar yankin sun rufe hanyar da dan majalisar zai bi ya tafi yankin Kukuma, domin halartar wani taron siyasa, lamarin da ya sanya mazauna yankin su ka rinka zage-zage tare da maganganu marasa dadi, inda suke zargin dan majalisar da rashin wakilci nagari kuma da yin watsi da wadanda ya ke wakilta har sai yanzu da ya bayyana, saboda zaben 2023 ya na gabatowa.

bbc naija news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...

Hisba ta kama ‘yan Mata 62 da zargin aikata baɗala a Kano

Hukumar Hisbah ta kama mutane 62 kan zargin aikata...
X whatsapp