fidelitybank

Rashin abinci mai gina jiki ga ƙananan yara ya ƙaru a Najeriya

Date:

Wata kungiya mai zaman kanta, FHI 360, ta yi gargadi game da karuwar matsalar karancin abinci a tsakanin yara ‘yan ƙasa da shekara biyar a arewa maso gabashin Najeriya.

Ta ba da rahoton cewa an samu tashin hankali sosai, inda yara 15,781 ke fama da rashin abinci mai gina jiki tsakanin watan Fabrairu da Satumba, wanda ya nuna kusan karuwar kashi 160 idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.

An bayyana lamarin a matsayin mai tsanani, kuma ana bukatar karin tallafi cikin gaggawa don magance matsalolin lafiya da abinci mai gina jiki, musamman ga mata da yara a yankin.

Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce Najeriya ce ƙasa ta biyu a duniya wajen fuskantar matsalar rashin abinci mai gina jiki musamman a yankin arewacin ƙasar.

Yayin da kimanin yara miliyan biyu a Najeriya ke fama da matsalar rashin abinci mai gina jiki, kashi 20 cikin 100 ne kawai ke karɓar magani.

Bayanai daga UNICEF sun kuma nuna cewa rashin abinci mai gina jiki na da matukar tasiri ga kashi 45 cikin 100 na mace-macen yara a Najeriya a tsakanin ‘yan kasa da shekaru biyar.

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...

Farashin man fetur ya tashi bayan Isra’ila ta kai wa Iran hari

Farashin man fetur a kasuwannin duniya ya tashi bayan...

Isra’ila ta kashe manyan Jami’an tsaron Iran su biyar

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

Isra’ila ta kashe Manyan Jami’an Iran biyar a hare-hare

Wani hari da Isra'ila ta kira ‘Operation Rising Lion’,...

A dawo da tallafin aikin Hajji ga maniyyatan Najeriya – Ndume

Jagoran ƴan kwamitin majalisar dattijawa kan harkokin ƙasashen waje...

A na fargabar mutuwar dukkanin fasinjojin jirgin Indiya da ya yi hatsari

Kamfanin dillancin labaru na AP ya rawaito cewa, shugaban...

An kwashe wasu daga cikin Gawarwakin da Jirgi ya fada cikin gidaje a Indiya

Ƙungiyar likitoci ta ƙasar Indiya (FAIMA), ta ce an...

Tinubu ya mayar da martani kan mayar da Najeriya tsarin jam’iyya daya

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya mayar da martani game...

Zan cigaba da sa yawan jini ga maƙiya Tinubu – Wike

Ministan Babban Birnin Tarayya, Nyesom Wike, ya sha alwashin...

Tinubu zai magantu a kan ranar Dimokradiyya

Shugaban Kasa, Bola Ahmed Tinubu, zai yi jawabi ga...
X whatsapp