fidelitybank

Rashin abinci mai gina jiki ga ƙananan yara ya ƙaru a Najeriya

Date:

Wata kungiya mai zaman kanta, FHI 360, ta yi gargadi game da karuwar matsalar karancin abinci a tsakanin yara ‘yan ƙasa da shekara biyar a arewa maso gabashin Najeriya.

Ta ba da rahoton cewa an samu tashin hankali sosai, inda yara 15,781 ke fama da rashin abinci mai gina jiki tsakanin watan Fabrairu da Satumba, wanda ya nuna kusan karuwar kashi 160 idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.

An bayyana lamarin a matsayin mai tsanani, kuma ana bukatar karin tallafi cikin gaggawa don magance matsalolin lafiya da abinci mai gina jiki, musamman ga mata da yara a yankin.

Asusun kula da yara na Majalisar Dinkin Duniya UNICEF ya ce Najeriya ce ƙasa ta biyu a duniya wajen fuskantar matsalar rashin abinci mai gina jiki musamman a yankin arewacin ƙasar.

Yayin da kimanin yara miliyan biyu a Najeriya ke fama da matsalar rashin abinci mai gina jiki, kashi 20 cikin 100 ne kawai ke karɓar magani.

Bayanai daga UNICEF sun kuma nuna cewa rashin abinci mai gina jiki na da matukar tasiri ga kashi 45 cikin 100 na mace-macen yara a Najeriya a tsakanin ‘yan kasa da shekaru biyar.

www.legit.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp