fidelitybank

Rasha za ta koyawa ɗaliban firamare darasin mamayar Ukraine

Date:

Ma’aikatar ilimi ta Rasha ta sanar da cewa, za a fara wayar da kan ɗaliban firamare kan dalilin da ya sa ya zama dole ƙasar ta ƙaddamar da yaƙi a Ukraine.

Sanarwar ta ce, za a bai wa ɗaliban darasin ta intanet da misalin ƙarfe 12:00 agogon ƙasar (10:00 agogon Najeriya da Nijar) na yau Alhamis.

Za a bai wa masu kallo darasi “kan barazanar da ƙawancen tsaro na Nato ke yi wa ƙasarmu da kuma dalilin da ya sa Rasha ta tsaya wajen kare fararen hula yankunan Donetsk da Luhansk”.

Kazalika, sanarwar ta ce, yaran za su koyi yadda za su tantance gaskiya da ƙarya, saboda yawan labaran da suke samu da hotuna da bidiyo a intarnet. In ji BBC.

vanguard (nigeria)

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp